Trending Posts

Yanzu-Yanzu An Yankewa Sheikh Abduljabbar Hukuncin Kisa

Wata babbar kotun Musulunci a jihar Kano ta yanke wa Sheikh Abduljabbar Kabara hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan da kotun, ta same shi da laifin aikata kalaman rashin tarbiyya ga Annabi Muhammad SAW. An yanke hukuncin ne a ranar Alhamis bayan da Mai Shari’a Ibrahim Sarki Yola ya ce an same da dukkan laifukan […]

A yau Ne Kotu Zata Yankewa Sheik Abduljabbar Hukunci wane fata kuke?

Mai Sharia Ibrahim sarki yola na Babbar kotun shari’ar musulunci dake kofar Kudu ne zai jagoranci yanke hukuncin. Dama tunda farko , an saka Alhamis 15 ga Disambar da muke ciki domin yanke hukuncin kan shari’ar da ake yiwa Sheik Abduljabbar Nasir kabara bisa zarginsa da yin kalaman batanci ga fiyayyen halitta annabi Muhammad Sallallahu […]