doctor job in australia for foreigners

doctor job in australia for foreigners

Bring your ED/GP abilities to the lovely Queensland town of Augathella and experience the true Australian Outback. This hospital is a component of the South West Hospital and Health Service, which offers a wide variety of medical services to its patients. Some of these services include accident and emergency, general ward, outpatients, palliative care, and […]

Continue Reading

Yanzu Yanzu nan Hukumar DSS ta Damke Limamin Masallacin Sheikh Abduljabbar Kabara.

Jaridar Rariya hausa ta ruwaito rahoton cewa Hukumar DSS Ta Kama Limamin Masallacin Abduljabbar Bayan An Gan Shi Yana Zirga-zirga A Kusa Da Kotu Rahotani sun nuna cewa an kama Saifullahi Satatima bayan ganin yana zirga-zirga a kusa da kotu, inda hukumar DSS suke zargin akwai abinda yake kullawa. Saifullahi shine limamin masallacin Abduljabbar na […]

Continue Reading

Yadda zaku kare kanku daga illolin da istimna’i yake haifarwa ga namiji mai aikata shi.

Yadda zaku kare kanku daga illolin da istimna’i yake haifarwa ga namiji mai aikata shi. Indai kasan ka taɓa yin wasa da (AZZAKARINKA) wato ISTIMNA’I ko masturbation, koda ka kai shekaru da dama da dainawa, to lallai ka karanta wannan post ɗin. Istimna’i ko Masturbation aturance shine: Wasa da al’aura, har a samu fitar maniyyi. […]

Continue Reading

BIDIYO: Farin Ciki Ya Kashe Wata Baiwar Allah Da Akaje Kaiwa Taimakon Kudin Da Zata Aurar Da Yarta.

BIDIYO: Farin Ciki Ya Kashe Wata Baiwar Allah Da Akaje Kaiwa Taimakon Kudin Da Zata Aurar Da Yarta. Na yi taimako amma ya zame min tashin hankalin da na kasa aiki yau, daga baiwa baiwar Allah kudi ta hadiyi zuciya ta mutu. Na san ba ku manta da wata yarinya da kwanaki rayuwarta ta so […]

Continue Reading

A yau Ne Kotu Zata Yankewa Sheik Abduljabbar Hukunci wane fata kuke?

Mai Sharia Ibrahim sarki yola na Babbar kotun shari’ar musulunci dake kofar Kudu ne zai jagoranci yanke hukuncin. Dama tunda farko , an saka Alhamis 15 ga Disambar da muke ciki domin yanke hukuncin kan shari’ar da ake yiwa Sheik Abduljabbar Nasir kabara bisa zarginsa da yin kalaman batanci ga fiyayyen halitta annabi Muhammad Sallallahu […]

Continue Reading

Tofa wata sabuwa bello yabo yayi zazzafan martani zuwa ga bello turji shiga kagani

Abun da wannan labarin ya kunsa shine za kuji yadda malamin nan wato sheikh bello yabo yayi fata fata da wanda basu da gaskiya akan wasu al’amura a wannan lokacin Sheikh Bello Yabo ya yi zazzafan martani ga shahararran dan ta’adda Bello Turji inda yake cewa, Bello Yabo ya yi masa karya da cewa sunyi […]

Continue Reading

Kamaye yayi Allah wadai ga masu yada labaran karya akan ‘yan fim tare da bayyana cewa yana nan a raye.

Kamaye yayi Allah wadai ga masu yada labaran karya akan ‘yan fim tare da bayyana cewa yana nan a raye. Kamar yadda kuka sani dai a kwana kin baya kadan da suka gabata ne ake ta cece-kuxe akan wani labarin karya da aka yada shi, kan jarumin wasan kwaiwayo Kamaye na cikin shirin Dadin Kowa. […]

Continue Reading

Idan azzakarin ka karamine baya mikewa lokacinda zaka sadu da Matar ka to ga magani

Idan azzakarin ka karamine baya mikewa lokacinda zaka sadu da Matar ka to ga magani. Wata ta bini Inbox wai ya ake lallamin namiji, na ce bari na fada anan ko sauran mata sa gani. 1. Biyayya ga dukkan abun da ya ce ko ya fada muddin bai saba hankali da ka’idar addini ba, ko […]

Continue Reading

Jerin Jaruman Kannywood 12 da sukayi Soyayya da juna amma basuyi Aure ba

A rayuwa a duk inda dan Adam ya tsinci kansa to tabbas saiya samu wanda sukafi yin shiri dashi har ta kai ga Amininanta ka ko kuma zama Saurayi da budurwa,haka ma a cikin masana’antar kannywood akwai jarumai da dama Mazan su da matan su wadanda suka taba yin Soyayya amma kuma basu kai ga […]

Continue Reading

Abin Alajabi: Matar Da Ta Haifi Yan Tara Ta Dawo Gida Abinda Ba’a Taba Samu Ba

Abin Alajabi: Matar Da Ta Haifi Yan Tara Ta Dawo Gida Abinda Ba’a Taba Samu Ba Ma’auranta ‘yan kasar Mali, Halima Cissé da mijinta Kader Arby, sun aje tarihin da ba’a taba yi a duniya ba. Jariran Halima Cissé sun karya kundin tarihin duniya na Guinness na mafi yawan yaran da aka haifa a cikin […]

Continue Reading

tsohuwa Mai shekara 80 ta haifi jariri yaja hankalin mutane

Ikon allah Kalli yadda wata tsohuwa me shekara 80 ta Haihu wannan labarin ya girgiza mutane, Har abun yasa ba haushe yace ikon allah sai kallah kuma abun mamaki baya taba karema musamman a wannan zamanin na yanzu dole kuyi mamakin wannan labarin tirkashi. Ikon Allah wata tsohuwa me shekara 80 ta Haihu kamar yadda a […]

Continue Reading

Ina amsa kiran waya sama dubu biyu a rana – Kawu Dan Sarki mai wakar Ingallo

Mawakin nan da tauraruwarsa ke haskawa a ‘yan kwanakin nan, Muhammad Khalid da aka fi sani da ‘Kawu Dan Sarki’ ya ce farkon sana’arsa ita ce kafinta kafin daga bisani ya rikide ya fara waka. Haifaffen jihar Bauchi, Kawu Dan Sarki a zantawarsa da DCL Hausa ya ce a iya sakandare matakin karatunsa ya tsaya, […]

Continue Reading

Karfin Mazakuta Idan Kanaso Ka Gamsar Da Matarka Lokacin Jima’i Saboda Karfin Azzakari Ga Videon

Karfin Mazakuta Idan Kanaso Ka Gamsar Da Matarka Lokacin Jima’i Saboda Karfin Azzakari Ga  Videon   TSOTSON FARJIN MACE YAYIN SADUWA!!!   Tambaya Assalamu alaikum, M. Na kasance ina tsotsan azzakarin mijina, shi kuma yana wasa da gabana da harshensa kafin mu sadu, ina matsayin haka a addinin musulunci. Amsa To ‘yar’uwa hakan ya halatta, […]

Continue Reading

WANNAN ZAI FARFADO DA MUTUWAR AZZAKARI KO DA DAN SHEKARU 100 NE WANNAN HADIN insha

MAGANIN KARIN KARFIN AZZAKARI NAN TAKE:   🍌🍌🍌🍌🍌🍌🍌🍌🍌🍌🍌   Duk wanda yake bukatar maganin karfin Azzakari sha yanzu magani yanzu ga wannan fa’ida ya jarraba ta insha Allah duk kalar jinin ka zatai maka amfan. Kuma tana hana inzali da wuri tana magance sanyi tana wanke mara dana kara sha’aw. ZA’A NEM   1. Garin […]

Continue Reading

Da Wuya Kaga Dan Fim a Wurin Musabaqar Al’kura’ani Ko Saukar Al’kura’ani sai dai Wurin Taron bukukuwa – Adam zango.

Da Wuya Kaga Dan Fim a Wurin Musabaqar Al’kura’ani Ko Saukar Al’kura’ani sai dai Wurin Taron bukukuwa – Adam zango. A kwanakin baya Dr. Idris Abdulaziz Bauchi, yayi Maganganu akan Yan fina-finan Hausa, inda Malam yace duka Yan film Babu Mai addin, Wanda jarumai da Dama suka fito suna ta mayar da martani ga malamin, […]

Continue Reading

Yadda Bidiyon Wata Budurwa Ya Zagaye Duniya Wanda Ta Dauki Namiji A Mazaunanta Tana Tafiya Dashi

Wani bidiyon babban abun mamaki yana ta yawo a social midiya na wata budurwa da take da baiwar iya daukar abu mai nauyi da mazaunanta harta dinga yawo dasu ba tare da sun fadi kasa ba. Wannan budurwa tunda ta manyanta mazaunan ta suma sukayu girma tun daga wannan lokacin ta lura zata iya daukar […]

Continue Reading

Yau shekara 8 da rasuwar Marigayi Rabilu Musa Ibro,ga cikakken tarihin jarumin

A yau ne marigayi Rabilu Musa (Dan Ibro) ke cika shekara takwas da rasuwa. 😭 Da me za ku iya tuna dan wasan, kuma wane fim dinsa ne kuka fi so? Tarihin Marigayi Rabilu Musa Ibro An haifi marigayi Rabilu Musa Ibro a shekarar 1971. Ya yi karatun Firamare dinsa a Danlasan da ke cikin karamar […]

Continue Reading

Sheikh Awad Moawad Al-Subhi Al-Harbi, mai shekara 134 ya rasu a yau. Yana daya daga cikin mutane a tarihi da suka fi kowa tsayin rai a Makkah. Akan kira shi da “Tantabarar Masallaci” saboda halartar sallah a Masallacin Makkah da yake yi.

Sheikh Awad Moawad Al-Subhi Al-Harbi, mai shekara 134 ya rasu a yau. Yana daya daga cikin mutane a tarihi da suka fi kowa tsayin rai a Makkah. Akan kira shi da “Tantabarar Masallaci” saboda halartar sallah a Masallacin Makkah da yake yi. Sheikh Awad Moawad Al-Subhi Al-Harbi, mai shekara 134 ya rasu a yau. Yana […]

Continue Reading

Tsohuwar Matar Jarumi Adam Zango ta bayyana Abinda Yayi Sanadiyyar rabuwar su

Tsohuwar Jarumar Kannywood Amina rani wacce akafi sani da maman haidar ta fito ta bayyana abinda yayi silar rabuwar auren ta tare da jarumi adam Zango a wata tattaunawa da bbc hausa tayi da ita. Jarumar ya bayyana haduwar su da jarumi Adam zango da yadda sukayi aure har Allah ya basu haihuwar yaro daya […]

Continue Reading

Top 50| Kalli garuruwan da Jaruman Kannywood 50 suka fito,da kuma ranar da aka haife su

Hakan ne tasa a cikin shirin da muke tafe dashi na yau muka kawo muku wasu fitattun jarumai har guda 50 tare da garuruwan da aka haifi kowanne daga cikin su,kana da shekarar da suka zo duniya. Da yawa yawan mutane musaman masu son harkar nishadi ta fannin wakoki,raye raye ko kuma finafinai suna yawan […]

Continue Reading

Allahu Akbar Wani Dan Sanda Kenan Daya Rasu Kwana biyu da Karbar Addinin Musulunci.

Kamar yadda wasu daga cikin ku suka sani a kwana baya wani ‘dan sanda a jihar Kano ya Musulinta, inda jama’a suka yi ta masa barka da taya shi murna Kasancewar Allah Yasa ya gane gaskia. Kwatsam sai kuma muka samu labarin cewa Allah yayi mashi rasuwa Dan Sandan ya Musulunta ne a jahar Kano […]

Continue Reading

Yanzu Yanzu An Saki Aminu Mohammed Matashin da Matar Shugaban Kasa Kama Saboda Yaci Mutuncin ta.

Yasamu isowa Gida Bayan shafi kwanaki a hannun jami’an tsaro bisa laifin cin mutuncin Uwar Gidan Shugaban ƙasa Aisha Buhari A Kafar sada zumunta. A Karshe dai Matashi Aminu Mohammad ya shaki iskar Yanci bayan da aka kamashi daya makarantar su dake jahar jigawa izuwa fadar Shugaban Kasar Nijeriya Muhammad buhari. Muna Allah ya kiyaye […]

Continue Reading

Ina goyon bayan Aisha Buhari kan hukuncin da ta dauka akan Yaron da yaci mutuncinta – Mansurah Isah

Abinda wasu mutanen suke yi a soshiya midiya abin Allah wadai ne, ni ba shugaba bace kuma ba matar shugaban kasa bace, amma a matsayina na yar film abin yana cimana tuwo a kwarya idan wasu mutane marasa tarbiyya, marasa kunya, mahaukatan mutane da ba su sanin darajar mutum suke shiga shafukan soshiyal midiya suna […]

Continue Reading

BIDIYO: In Allah Ya Yarda Kafarki Sai Ta Rube An Yanketa Inji Lubabatu Abubakar Daga Jahar Kaduna

BIDIYO: In Allah Ya Yarda Kafarki Sai Ta Rube An Yanketa Inji Lubabatu Abubakar Daga Jahar Kaduna Cikin Fushi Da Nuna Bacin Rai Matasa Na Cigaba Da Nuna Fushin Su A Shafin Tiktok Kan Kama Matashi Da Aisha Tai. Kamar Yadda Zaku Kalla Acikin Wannan Bidiyon, Nanma Wata Budurwa Ce Wadda Ta Wallafa Bidiyon Martani […]

Continue Reading

Suna Ce Masa Dan Ruwa,Amma Dana Ba Dan Ruwa Bane Shima Mutum Ne Kamar Kowa

Labarin wani jaririn yaro da aka haifa a kasar Tanzania, Mahaifiyar shi ta shaidawa “yan jarida tun bayan data haifi yaron take fama da shan tsangwama daga wajen abokan zamanta da kuma ‘,yan uwa da abokanan arziki. Hatta mahaifin yaron sai barinta yayi bayan da yayi ikirarin kawai ta wullar dashi su huta da kuda,sai […]

Continue Reading

Bayan Shekaru 3 tana Wahalar Son ta Hadu da Adam Zango, a Karshe Ya Kirata a waya da Kanshi, Farin ciki Kamar Zai Kasheta

Jarumi Adam Zango Ya Kira wata Babbar Masoyiyar shi a waya da kanshi bayan ganin yadda take matukar Kaunar sa da kuma Yabo a gareshi. Ganin yadda take Matukar kaunarsa yasa aka nemo mashi numbarta ya kuma kirata da kanshi, Matar wacce akafi sani da Giwarmata tayi fice ne a kafar sadarwa na Tiktok inda […]

Continue Reading

Innalillahi Kalli Yadda Ya Kama Matarsa Da Kawarta Suna Cin Amanar Mazajen Su

Tirkashi wata sabuwar hanyar sabawa Allah da cin amanar mazaje da yan mata suke amfani da ita. Kamar yadda kuka sani matan zamanin nan da masu aure da wadanda ba haka suke yi ba, cin amanar mazajensu. Ta hanyar aikata muguwar dabi’a da ake kira macce tayi soyayya da yar uwarta macce da yawa mazan […]

Continue Reading

Allah ya yiwa mutumin da yake shirin Angwancewa da matar sa kwanan nan rasuwa a hatsarin mota

A yau ne muka sami labarin wani mutumi wanda Allah ya karbi rayuwar a lokacin da yake shirin zama ango da wata shahararriyar ‘yar kasuwa mai suna Rafeeah Zirkarnain.   Matar da zai aura mai suna Rafeeah Zirkarnain ita ce ta fara wallafa labarina a shafinta na sada zumunta Facebook da misalin karfe bakwai 7:00 […]

Continue Reading

Tsohuwa mai shekara tamanin da daya ta sauke alkurani

Dattijuwa mai suna Hajiya Asma’u Jibril wacce daliba ce a makarantar Hajiya Baraka Islamiyya Bachirawa a karamar hukumar Ungogo da ke jihar Kano, ta kasance daya daga cikin daliban makarantar sha biyu da suka yi saukar Kur’ani a karshen makon nan. A hirarta da wakilin mu, Hajiya Asma’u ta bayyana kadan daga cikin abubuwan da […]

Continue Reading

Abubuwa 4 da suke karawa Mata zirfin gaba Ni’ima da rikita maigida a lokacin saduwa ku kalli video

Rashin ƙarfi mazakuta, wani babban kalubale ne da maza ke fuskanta a wannnan zmani, ba tare da la’akari da shekarunsu ba. Akwai al’amura da yawa dake haifar da matsalar daurin azzakari ga maza da su ka hada da, yanayin kiwon lafiya, matsalolin zamantakewa, shan wasu nau’ikan magunguna, shan sigari, shan magunguna barkatai, shan barasa da […]

Continue Reading

Duk Kudinka Bazan Aureka Ba Idan Bakada Kyau – Moofy Algaita

Moofy wacce ta shahara wajen fassarar fim din Indiya a kamfanin Algaita, tayi wani martani wanda ya jawo Cece-kuce a shafukan sada zumunta. Hakan yasa duba ga yadda matan yanzu sukayi fice wajen auren masu kudi koda kuwa basu da kyau ko kuma masu yawan shekaraku. Ga dai martanin da ita moffy tayi. Duk Kudinka […]

Continue Reading

Innalillah Wainna ilaihirrajiun Yanzu Yanzun nan Allah Yayiwa Jarumin Barkwanci Sa’adu Ado Wanda Akafi Sani da (Bawo) rasuwa Allah yaji Kansa da rahama

Innalillahi Wainna ilaihirrajiun Allah yayiwa Jarumin Barkwanci SA’ADU ADO GANO Wanda akafi sani da (ƁAWO) rasuwa, kuma tuni akayi janaizarsa kamar yadda Addinin Musulunci ya tanadar. Bawo dai yana daya daga cikin Manyan Jaruman Barkwanci wanda suke gudanar da harkokinsu na wasan barkwanci tare da marigayi rabilu musa ibro. Ya kwashe shekaru da dama yana […]

Continue Reading

BIDIYO: Ni Mutuniyar Kirki Ce Na Aikata Ayyuakan Alkhairi A Rayuwata Amma Har Yanzu Babu Wanda Ya Fito Neman Aurena Rashin Miji Na Damuna- inji Maryam Funtua

BIDIYO: Ni Mutuniyar Kirki Ce Na Aikata Ayyuakan Alkhairi A Rayuwata Amma Har Yanzu Babu Wanda Ya Fito Neman Aurena Rashin Miji Na Damuna- inji Maryam Funtua Wata budurwa mai suna maryam funtua, ta koka kan yadda rashin miji ke damunta duk da kasancewar ta mutuniyar kirki a rayuwa. Kamar yadda aka rawaito cewa, budurwar […]

Continue Reading

Innalillahi Yadda Wata Amarya Tayiwa Kanta Bidiyo Tana Chanza Kaya

Wata amaryar sabon aure kamar yadda tace tsautsayi ya saka ta yin bidiyo lokacin da take chanza kaya bayan wasu kwanaki taji labarin an ganta a soshiyal midiya tana chanza kaya a cikin wani bidiyo wanda ta dauka da kanta. Wannan amarya ta bayyana tayi wannan bidiyo ne Dan nishadi amma kuma daga baya zamo […]

Continue Reading

Inna Lillahi! Matar nan da Mijinta ya kulle a daki mai suna Sadiya ta koma ga Allah

Matar nan da mijinta ya kulleta a daki me suna sadiya ta rasu. Sedai an tabbatar mijin nata ya shiga hannun jami’an tsaro. Sadiya din labarin ta yayi matukar kada hantar mutane duba da irin zalincin da Mijin nata ya aikata Mata. Daga It’z Kamalancy. Ta tabbata daman dukkan mai rai mamaci ne muna rokon […]

Continue Reading

A Gaskiya Abinda Garzali Miko Ya Aikata Tare Da Jaruma Rakiya Musa A Wannan Bidiyoyin Bai Dace Ba Kodan Saboda Matar Shi

Babban jarumi kuma mawaki Garzali Miko yayi wani bidiyo tare da babbar jarumar rawar waka wato Rakiya Musa yar asakin kasar nijar wacce wannan hakar ta dawo da ita kasar nijeriya. Wannan bidiyo da sukayi yana taba jikinta wanda mutane sukayi ta magana kan bai dace ba ko bai duba Allah ya haramta hakan ba […]

Continue Reading

Ƴan sanda sun kama Likitan bogi wanda ya ɗiƙawa mata huɗu ciki a jihar Neja

Rundunar ‘yan sandan jihar Neja ta gurfanar da wani matashi dan shekara 24 mai suna Clement Joseph da ke zaune a Koropka, Chanchaga, a unguwar Minna, babban birnin jihar, bisa zarginsa da nuna kansa a matsayin likita, tare da yiwa wasu mata hudu ciki a jihar. An kama Joseph ne a ranar Asabar, 6 ga […]

Continue Reading

Innalillahi Wainna ilaihirrajiun Allah Yayiwa Kakar Darakta Falalu a dorayi rasuwa Allah yaji kanta da rahama

Innalillahi Wainna ilaihirrajiun Allah Yayiwa Kakar Darakta Falalu a dorayi rasuwa Allah yaji kanta da rahama. Allah Yayiwa Kakar fitaccen darakta a Masana’antar Kannywood Falalu a dorayi rasuwa, Darakta shine wanda ya wallafa wannan rasuwa a shafin sa na Facebook Ya Wallafa kamar haka : Innalillahi wainna ilaihirrajiun Allah Yayiwa Uwata, Kakata, Hajiya Amina (Nene, […]

Continue Reading

Kalli Jerin Hotunan wasu Jaruman Kannywood a lokacinda Suke Matasa Shekaru da dama da suka wuce

Allah Sarki duniya mai yayi anan hotunan wasu Fitattun Jaruman Kannywood ne a lokacin da suke matasa, Mutane da yawa sukanyi mamaki idan sukaga hotunan jaruman Kasancewar wasu ma a lokacin su basu dauka hoto ba. Allah Sarki duniya mai yayi anan hotunan wasu Fitattun Jaruman Kannywood ne a lokacin da suke matasa, Mutane da […]

Continue Reading

Bayan shekaru 7 muna soyayya, Aliyu ya ɗirka min ciki kuma ya amshe kayan sa ranarsa, Budurwa

Wata budurwa mai suna Fatima ta gurfana gaban Kungiyar rigar ‘yanci tana neman a kwatar mata hakkinta daga wurin saurayinta mai suna Aliyu. amar yadda ta bayyana a wani bidiyo wanda Rigar ‘yanci ta wallafa a shafinta na YouTube, shekarunta 20 da haihuwa kuma ta kwashe shekaru 7 su na soyayya da matashin har maganar […]

Continue Reading

Har yanzu akwai igiyar Aurena da Fati Muhammad cewar tsohon mijinta Sani Mai Iska

Tsohon mijin fitacciyar jarumar nan ta Kannywood wadda a shekarun baya tayi suna kamar babu gobe wato Fati Muhammad,tsohon mijin nata mai duna Sani Mai Iska ya bayyanawa BBC Hausa cewa har yanzu akwai ragowar igiyar auren su da Fati Muhammad. Haka zalika ya bayyana cewa rabuwar tasu ta faru ne da sanin kowa domin […]

Continue Reading

Kwararriya dalibar mathematics yar shekara 14 daga arewacin Nigeria ta cinye gasar math ta duniya

Fatima Adamu Maikusa, kwararriy a fannin ilmin lissafi ‘yar Najeriya, ‘yar shekaru 14, ta kafa tarihi mai ban mamaki, bayan da ta samu lambar yabo 7 a fagen gasar Math ta duniya. Fatima Adamu, wacce a halin yanzu daliba ce a makarantar Nigerian Turkish International School (NTIC), Kano, Nigeria, ‘yar asalin garin Gombe ce a […]

Continue Reading

Rarara ya tabbatar da Soyayya ce tsakanin su da Aisha Humaira ba aiki kadai ba

Aisha Humaira Dai Tana Daya Daga Cikin Jarumai Mata Da Tauraruwarsu Ke Haskawa A Masana’antar KannyWood, Sai Dai Anga Lokaci Guda Ta Jingine Harkar Fina Finan Ta Koma Karkashin Kamfanin Mawakin Wato Rarara Kahutu. Kafin Komawarta Karkashin Kamfanin Na Mawakin, A Baya Ana Yawan Ganinta Da Mai Shirya Fina Finan Nan. Abubakar Bashir Mai Shadda, […]

Continue Reading