Jarumar wasan Talabijin ta kasar Faransa “Marin El Himer” ta karbi addinin Musulinci

Wata fitacciyar jarumar wasan talabijin na musamman ‘yar kasar Faransa mai suna Marin El Himer ta karbi addinin musulunci, inda kuma ta bayyana cewa wadannan kwanaki data karbi musulunci. Kwana biyu bayan da ta karbi addinin Musulunci “Eli Himer” ta dora wasu hotuna nata a shafinta na sada zumunta instagram sanye cikin hijabi a kusa […]

Continue Reading

Yadda zaku hada maganin karin Kuzari da Karfi a lokacin saduwa da iyali

Har ila yau dai akwai mutanen da suke fama da rashin karfi da kuzarin a lokacin da suke saduwa da iyalinsu, wanda hakan yake haifar musu da damuwa. To a yau dai munzo muku da wani ingancaccan hadin maganin karin kuzari wanda mai irin wannan matsala zai sami waraka insha Allahu. Babu makawa bincike ya […]

Continue Reading

MASHA ALLAH: Yanzu Anyiwa Sarki Sunusi Lamido Sunusi Haihuwa Kalli Video…

HOTO: Matar tsohon Sarkin Kano Sanusi ta hudu ta haihu Muhammad Sanusi II, tsohon Sarkin Kano, ya tarbi sabuwar yarinya tare da matarsa ​​ta hudu, Sa’adatu Barkindo. Masoya a shafukan sada zumunta sun sanar da zuwan sabon jaririn a shafukan sada zumunta ranar Alhamis. Muhammad Sanusi II ya auri matarsa ​​Sa’adatu Barkindo a shekarar 2015. […]

Continue Reading

Duniya Ina Zaki Damu Yadda Akaje Har Gidansa Aka Sassareshi Har Ya Mutu A Garin Hadejia

Innalillahi wa’ina Ilaihir raji’un yanzunan muka sami labarin yadda akaje har gida aka Sassareshi har ya Mutu a Garin Hadejia kamar yadda aka wallafa a Facebook ‘Inna lillahi wa Inna ilaihir rqji’un A jiya ne wannan bawan Allah wasu masu son zuciya suka bishi har gida suka sassarashi da adaa sakamakon Haka Rai yayi halinsa […]

Continue Reading

Yadda Aka Kama Wani Likita Da Yake Lalata Da Yan Mata Marasa Lafiya

Yan sanda a Nijeriya sun kama wani likita da ake zargin yana yi wa ‘yan mata ciki, yana sayar da jariransu. ‘Yan sanda sun ce sun samu wasu ‘yan mata biyar masu ciki, wadanda shekarunsu suka kama daga sha biyu zuwa sha bakwai, a asibitin likitan dake garin Enugu, a sashen kudu maso gabashin kasar. […]

Continue Reading

Wata budurwa ta jawo cece-kuce bayan ta roƙi kada Allah ya bata haihuwa

Wata budurwa ƴar Najeriya ta bayyana cewa bata ganin cewa nan gaba zata haifi yara saboda ita gabaɗaya bata son yara. A cewar ta, tana matuƙar jin mamaki duk lokacin da taji mata na nuna irin ƙaunar da suke wa yaran su. Jaridar Legit.ng ta rahoto. Budurwar tace Allah bai haɗa jinin ta da na yara ba […]

Continue Reading

Jerin Jaruman Kannywood Kenan Wanda Har Yau Suna nan da Ransu Amma an Manta da Labarinsu gaba daya

Kamar yadda kuka sani Masana’antar Kannywood ta tara Jarumai da dama wanda aka sani da wanda ba’a sani ba, amma wasu daga cikin takaiga har an manta dasu kasancewar ba’a ganin su acikin Finafinai Ga jerin Jaruman nan Acikin wannan faifan bidiyon dake kasa. Kamar yadda kuka sani Masana’antar Kannywood ta tara Jarumai da dama […]

Continue Reading

Wani dan Najeriya ya fasa aure bayan da budurwasa ta rena Naira miliyan daya da yace zai bata kudin shirye-shirye

Rahotanni sun bayyana cewa wani dan Najeriya ya fasa aurensa sannan ya koma kasar waje shi kadai bayan da amaryarsa ta dage cewa Naira miliyan daya ta yi kadan a bikin aurensu. A cewar mai amfani da Twitter @CRawkeen wanda yayi sharing na  labarin akan shafin twitter, ma’auratan suna shirin ƙaura zuwa Burtaniya tare bayan […]

Continue Reading

Magidanci ya cinnawa ƴaƴan matarsa wuta bayan ta ƙi yarda su yi kwanciyar aure

Wani magidanci ya cinnawa ƴaƴan matar sa guda biyar wuta bayan ta hana shi su yi kwanciyar aure. Magidancin mai suna Ojo Joseph mai shekara 54 a duniya ya aikata wannan aika-aikar ne a jihar Ondo. Lamarin ya auku ne a unguwar Fagun cikin garin Ondo a ranar Lahadi 6 ga watan Oktoɓan 2022 da […]

Continue Reading

Wasu Mata 6 “Yan Daukar Amarya tare da Direban su sun rasu sanadiyar Hadarin Mota

Wasú Mata Shìda Ƴan Ɗaúkar Amàryá Taréda Dírébansú Sún Rasú A Sanadíyar Haɗarín Mótar Da Ya Farú Da Sú A Hanyar Sókótó Zúwa Argúngú A Jìya Ladí Allah Ya Jíkansú. Amìn سامحهم الله DÁGA Real Buroshi Mawaka Sokoto Muna rokon Allah yajikan su yasa sun huta Amin. Ga kadan daga cikin hotunan wadanda suka rasu […]

Continue Reading

Yadda Daga Karshe Umar M Shareef Ya Bayyanawa Duniya Matar Shi Bayan Shekara Goma Da Aurensu

Duk wani bahaushe wanda ya mallaki hankalinsa kuma ma’aboci sauraron wakoki koda bana hausa yake j ba yasan mawaki Umar M Shareef saboda yayi suna matuka kuma yana daya daga cikin manyan mawakan hausa a najeriya wanda yaci zamani kala kala kuma haryanzu ana gwabzawa dashi. Wannan mawaki yana daya daga cikin mawaka da jaruman […]

Continue Reading

Da Ɗumi Ɗuminsa: Jami’an Yan Sanda Sunyi Awungaba da wani Matashi Bisa Zargin Ɓatanci Ga Malam Ali Na Kwana Casain

Daga Salisu Magaji Fandalla’fih Rahoton da muke samu ya tabbatar mana da cewa jami’an tsaro sun Kama fitaccen marubucin nan na Arewacin Najeriya mai suna Indabawa Aliyu Imam, Bisa Zargin ɓatawa Jarumin shirin kwana casain Sahir Abdul wanda aka fi sani da malam Ali suna. Tunda fari Malam Ali ya shigar da matashin marubucin kara […]

Continue Reading

Innalillahi wa’inna illaihirra raji’un Ango ya mutu baya kwana 2 da daurin auren shi

  Wani ango da aka bayyana sunan shi da alhaji Kabiru Mai Magani Saminaka ya mutu bayan kwanaki biyu da ɗaura auren sa akan hanyar sa ta dawowa Saminaka. Angon ya mutu sakamakon haɗarin mota Angon ya mutu ne a sakamakon mummunan haɗarin mota da faru dashi a yayin da yake komawa gida Saminaka, ƙaramar […]

Continue Reading

Yadda Malam Ya Kusa Kuka Bayan Ganin Lalatar Da Yaran Hausawa Suke A Wannan Bidiyon

Idan baku manta ba babban malamin addini shekh Pantami yana daya daga cikin manyan malaman addini wanda ake dasu a fadin duniya bama nijeriya ba kadai wannan babban malami ya koka bayan cin karo da yake da wasu bidiyoyin musulmai hausawa a online da suke daurawa. Malam yana cewa “Yara suna tsalle suna nuna tsaraicin […]

Continue Reading

Yan Sanda Sun Kama Saurayin Amal Umar, Shi Kuma Mubarak UniquePikin Ya bawa Ganduje dubu goma

Yan Sanda Sun Kama Saurayin Amal Umar, Shi Kuma Mubarak UniquePikin Ya bawa Ganduje dubu goma Kan batun Kama jaruma Amal Umar Yan Sanda Sun juya reshe da mujiya inda suka Kama Saurayin ta ba ita ba, Shi kuma Mubarak UniquePikin Ya bawa gwamna ganduje hakuri Ku Saurari Cikakken rahoton anan

Continue Reading

Adam A Zango Na Neman Addu’ar Masoyansa ‘Yarsa Ɗaya Tilo Tana Kwance Asibiti Rai A Hannun Allah

A Yaune Aka Tashi Da Wata Sabuwa Wallafa A Shafin Jarumin Fina-finan Hausa Wato Adam A Zango Wanda Dauki Hankula. Jarumin Wanda Ya Samu Karuwar ‘Ya A Shekarar Data Gabata Wanda Mutane Da Dama Sun Tayashi Murna Akan Wannan Samun Haihuwa Ta Wannan Karamar Yarinya, Sai Dai A Yanzu Jarumin Ya Wallafa Wani Bidiyo Daya […]

Continue Reading

Shin Da Gaske Nafisa Abdullahi Ce A Wannan Bidiyon Take Rawa A Mummunar Shigar Kalli video nan.

A shekarun bayan wani bidiyo yana ta yawo ake ta yada shi a matsayin babbar jarumar kannywood ne wato Nafisat Abdullahi take tikar rawa a ciki da wata shiga da bata dace ba wacce zamu iya kiranta da mummunar shiga saboda wannan a addinin musulunci mutum yayi wannan shigar a matsayin macce baza ayi mata […]

Continue Reading

Na Taba Auren Rabilu Musa Dan Ibro Cewar Yar Auta Sabira Ta Gidan Badamasi

Babbar jaruma kuma jigo a masana’antar Kannywood Hajiya Hauwa Garba wadda akafi sanin ta da suna “Yar Auta ko kuma Sabira a cikin shirin nan mai dogon zango na Gidan Badamasi wanda Falalu A Dorayi yake bada umarnin shi. Jarumar ta fito ta bayyanawa duniya wasu abubuwa game da ita a hirar da sukayi da […]

Continue Reading

An yanke wa su Mubarak Uniquepikin hukuncin sharar Kotu na tsawon wata guda

Kotun majistiri mai lamba 58 da ke No man’s-land a Kano ta yanke hukuncin share kotun na tsawon wata guda. Da kuma biyan tarar dubu goma-goma ga tuhume-tuhume biyu da aka yi musu, sannan da bulala ashirin. Sannan su wallafa sabon bidiyo su nemi afuwar Gwamnan. Matasan biyu dai an zarge su ne da bata […]

Continue Reading

Jaruma Rahama Sadau cikin wata iriyar shiga taja hankalin mutane

Fitacciyar jarumar nan ta Kannywood da kuma Nollywood Rahama Sadau ta bayyana a cikin wani fefen bidiyo a cikin shiga ta irin mutanen kudu,kamar yadda majiyar mu ta zakulo muku bidiyon,mun lura ta dauke shi ne a wajen wani shiri da suke shirin dauka a kudancin Najeriya wato Nigerian Film a turance. Bayan wanda ya kai jarumar […]

Continue Reading

Bidiyon yadda Nafisat Abdullahi take wanka a swimming pool ya bawa duniya mamaki

Babbar jaruma a masana’antar Kannywood Nafisat Abdullahi ta bayyana a cikin wani hoto wanda ake tunanin itace tana wanka a cikin swimming pool da kananun kaya,sai dai an bayyana cewa ba jarumar bace duba da yanayin nasu ya banbanta,haka kuma ko a kwanakin baya jarumar ta wallafa a shafin ta na Twitter tana cigiyar duk […]

Continue Reading

Yadda Tsohuwar Jarumar Kannywood Rashida Labo Tasha Zagi Kan Wannan Bidiyon Data Saki Wanda Tsaraicin kirjinta Ya Bayyana

Tsohuwa kuma fitattaciyar jarumar kannywood wato Rashida Labo wacce aka dade ana gogawa da ita a masana’antar kannywood kafin ta daina film tayi aure gaba ki daya tabar kasar najeriya ta koma Australia da zama ita da mijinta data aura. Auren ta mutane sun tabbatar a boye akayi shi domin babu daya daga cikin masoyan […]

Continue Reading

Kaso 70 na mata na yin bidiyon tsiraicinsu su adana a wayoyinsu inji Safara’u

Fitacciyar mawakiya kuma tsohuwar jarumar cikin shirin Kwana casa’in Safiyya Yusuf da aka fi sani da Safara’u ta ce kaso saba’in cikin dari na mata suna daukar bidiyon tsiraicinsu su aje a wayarsu ta hannu ba ita kadai ba natan ne dai ya fito fili.   Jarumar ta bayyani hakan ne a yayin wata hira […]

Continue Reading

Allahu Akbar Yanzu Yanzu Nan Hadarin Mota Yayi Sanadiyyar Mutuwar Wani Attajiri da Matarsa Hade Yayansa Guda Hudu

Allahu Akbar Yanzu Yanzu Nan Hadarin Mota Yayi Sanadiyyar Mutuwar Wani Attajiri da Matarsa Hade Yayansa Guda Hudu Innalillahi wainna ilaihirrajiun Yanzu Yanzu nan muke samu labarin Mutuwar wani babban Attajiri tare da matarsa hade da yayansu gida hudu, Wannan alamari da ya faru ne akan hanyar su daga bauchi zuwa jahar filato watau jos. […]

Continue Reading

Manyan mazaunai Da Non*wa Ga Ranar Ku, Yadda Wata Mace Bahausa Mai Manyan Ɗuwawu Da Nonuwa Keyin Rawar mazaunai Taskar Labarai

Manyan Ɗuwawu Da Nonuwa Ga Ranar Ku, Yadda Wata Mace Bahausa Mai Manyan Ɗuwawu Da Nonuwa Keyin Rawar Ɗuwawu A Gaban Jama’a, Lallai Wandon Maza Ya Kwashi Iska. NASIHA GA YANMATA DA ZAWARAWA, MUSAMMAN MA GA YANMATA ! Ki kiyayi shan abin kara kiɓa domin yana kokarin zamo wa abin zargi a yau, ke da […]

Continue Reading

Hattara Jama’a Sabuwar Masifar Data Kunno Kai Wajen Mata Na Mallak

Gareka abin burina kai kadai ne na farkon shiga zuciyata kuma daga kanka na rufe kofa babu wanda zai samu mafaka. Rashin ka acikin rayuwata tamkar rashin ruhine a gareni kuma halartar kabari ya tabbata akaina jikina yana bani kamar yadda kake kai kadai a cikin zuciyata nima haka nike ni kadai a cikin zuciyarka. […]

Continue Reading

Wani uba ya kashe ‘yarsa yar shekara 20 bayan ta cafkar masa mazakuta

Wani uba ya kashe ‘yarsa yar shekara 20 bayan ta cafkar masa mazakuta Rundunar ‘yan sandan jihar Akwa Ibom ta kama wani  mai suna Sunday Etukudo bisa zargin kashe ‘yarsa ‘yar shekara 20 mai suna Ofonmbuk Sunday, kan rashin fahimtar juna a cikin iyali. Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Odiko […]

Continue Reading

Zan Iya Rasa Rayuwa Ta Idan Ban Samu Soyayyar Matar Bello Turji Ba

Bana’iya Bacci Tunda Nayi Harba Da Hotonta Bana Iya Bacci Cewar Wani Matashi Da Yakamu Da Son Matar Bello Turji Yadda Matashin Da yake Yakamu Da Kyaunar Matar Bello Turji ya Kara bayyana yadda Kyaunar Tata take Wahalar dashi.   Wani matashi mai suna Nura Salis ya bayyana cewa ya kamu da son matar gawurtaccen […]

Continue Reading

Yanzu- yanzu – Aisha Najamu Izzar So Tayi Kuka Da Zubar Hawaye Akan Sabon Zargi Da Ake Mata

Ficacciyar Jarumar shirin nan mai dogon zango Izzar so wanda Tashar Bakori Tv dake kan manhajar Youtube take kawo muku a duk sati wato Aisha Najamu wacce a cikin shirin ake kiran ra da Hajiya Nafisa. Ta bayyana a cikin wata bidiyo data wallafa a dandalin TikTok inda take kuka tana zubda hawaye wanda hakan […]

Continue Reading

Maryam Yahaya ta gama shiga bakin duniya,saboda rawar datayi a gidan galar Dubai

Fitacciyar jarumar Kannywood Maryam Yahaya ta shiga bakin duniya sakamakon rawar tazubar datayi a kasar Dubai (UAE). Sai dai ganin hakan keda wuya masoyan ta sukayi mata ca musamman ma a shafin ta na TikTok da kuma tashoshin YouTube. Sanin kowa ne Maryam Yahaya tana daya daga cikin manyan jaruman Kannywood wadanda ake ji dasu […]

Continue Reading

Masha’Allahu Yau Rukayya Dawayya ta Fita Daga Layin Zawarawan Kalli Yadda Akayi Shagalin Bikin ta.

Masha’Allahu Yau Rukayya Dawayya ta Fita Daga Layin Zawarawan Kalli Yadda Akayi Shagalin Bikin ta. A yau Juma’a ne aka daura auren jaruma Rukayya Dawayya da Shugaban Hukumar tace Finafinai na Jahar Kano ismail Na’abba Afakallahu Muna masu Addu’a Allah ya bada Zaman lafia kalli vedion Shagalin Bikin anan.

Continue Reading

Budurwa ta rabu saurayinta bayan kamfanin da yake aiki ya sallameshi bisa satar kudin kamfanin don ya biya mata kudin zuwa Dubai

Budurwa ta rabu saurayinta bayan kamfanin da yake aiki ya sallameshi bisa satar kudin kamfanin don ya biya mata kudin zuwa Dubai Wata budurwa yar Nigeria ta rabu da saurayinta biyo bayam sadaukarwar soyayya da yayi na satar kudin kamfanin da yake  aiki don ya biya mata kudin zuwa dubai hutu wanda yayi sanadiyyar rabu […]

Continue Reading

Bidiyon Sheikh Balalau yana buga kwallon kafa ya bar baya da kura

Bidiyon Sheikh Balalau yana buga kwallon kafa ya bar baya da kura Bidiyon fitaccen Malamin Addinin Musulimcin nan kuma babban jigo a bangaren Izala Sheikh Balalau ya bayyana. Acikin Bidiyon An Hango Shehin Malamim yana buga tamola ko kuma muce kwallon kafa tare da wani yaro Wanda ake zaton ɗansa ne. Sai dai bullar bidiyon […]

Continue Reading

Ana Zargin Jaruma Amal Umar Da Saurayinta Kan Damfarar Wasu Makudan Kudade

Fitacciyar jarumar Kannywood Amal Umar na cikin tsaka mai wuya inda ta nemi kotu da ta dakatar da mataimakin sufeton ‘yan sanda mai Kula da shiyya ta daya da kwamishinan ‘yan sandan Kano da wani jami’in Dan sanda mai bincike Kada su kamata. Shafin Freddom Radio ya rawaito cewa ana zargin saurayin jaruma Amal mai […]

Continue Reading

Yadda Ango Yayi Dawowar Bazata Ya Kama Matarsa Da Babban Abokinsa Suna Cin Amanarsa

Mun samu labarin wani Ango Ya Kama Matarsa ​​A Otel Tare Da Babban Abokinsa Mako Ɗaya Da Auren. Wani Ango ɗan Najeriya da ya yi aure ya kama matarsa ​​tana tsaka da lalata da abokinsa Otal. An ga wani faifan bidiyo da ya ɗauki hankulan mutane inda ya yaɗa matarsa ​​da abokinsa a wani otel […]

Continue Reading

Yadda Aka Kama Bokan Da Yake Yiwa Matan Aure Wanka A Bandakin Gidansa

LIKITA SHIN BAKU DA MAGANIN RAGE SHA’AWA NE, INA DAF DA AFKAWA ZINA AƘallah cikin sati guda na sami makamantan wadannan tambayoyin guda takwas, Wanda tambayoyi 6 sun fito ne daga Maza, 2 kuma daga Mata. Amma intattara adadin irinsu zan daga farkon shekara zuwa yau toh wallahi nima bansan adadinsu ba irin wadannan tambayoyin. […]

Continue Reading

Masha Allah Hotunan kafin Aure Daushe da Zahar Diamond sun Bayyana a kafadar Sada zumunta.

Wasu zafafan hotuna kafin Aure na jarumi a Kannywood Rabi’u Ibrahim Daushe da jarumar Kannywood Zaraha Muhammad Diamond. Hotunan sun fita a social media a daren jiya laraba 2 ga watan 10 shekara ta 2022, Hotunan sun bayyana a kafar sada zumunta jarumi falalu a dorayi. Kaman yadda mutane suka sani a baya an samu […]

Continue Reading

Yadda Aka Kama Kwarton Da Ya Haka Ramin Dake Kaishi Dakin Auren Tsohuwar Budurwarsa Yana Lalata Da Ita

Mijin matar ne ya kama tsohon saurayin bayan da ya tona hanyar shiga gidan ta karkashin kasa daga gidansa ba tare da sanin iyalansa ba. Ana tuhumar mutumin ne da yunkurin yin kwartanci yayin da shiga gidan budurwarsa da aka kada shi a aurenta a gidan mijinta ta hanyar da ya haka a karkashin kasa. […]

Continue Reading

BIDIYO: Wannan Itace Faifan Bidiyon Da Tasa Ganduje Ya Kama Mubarak UniquePikin

Wannan itace Faifan bidiyon Da tasa Ganduje Ya Kama Mubarak UniquePikin Wannan itace Faifan bidiyon tasa Ganduje Ya Kama Mubarak UniquePikin Kamar Yadda Zaku Gani Acikin Wannan Bidiyo, Da Ya Fusata Gwamnan Kano Harma Yakai Ga Yasa An Kama Daya Daga Cikin Jaruman Tiktok Wato Mubarak Unuqie PIkin. Kamar dai Yadda Kowa Ya sani Gwamnatin […]

Continue Reading

Wani Dan Najeriya yayi wuff da wata kyakkyawar baturiya, bidiyon yadda take masa hidima ya dauki hankula

Wani matashi dan Najeriya mai amfani da @kanorsamuel223 a manjajar TikTok ya saka wani bidiyon budurwar sa Baturiya a kafar. Wani bangare na daga cikin bidiyon ya nuna kyakkyawar baturiyar na amfani da tukunyar gas tana soya masa filanten. Ta nuna cewa lallai ita fa taga wurin zama. Matashin ya samu kyakkyawar baturiya Idan da […]

Continue Reading

Innalilahi wa’innailaihi raji’un yanzu muke samun labarin hadarin motar da Alan waka yayi.

Fitaccen mawakin hausa na masana’antar kannywood Aminu Wanda akafi sani da Alan waka, ya bayyana labarin wani mumunan hadarin mota da yariskeshi a jiya talata. Mawakin ya wallafa a shafin sa na Instagram inda yayi godiya ga allah da lamarin ya wada kan abun hawan sa. Aminu Ala ya wallfa hotan motar tasa da kuma […]

Continue Reading

Yadda Budurwa Ta Kashe Saurayinta Saboda Ta Kamashi Da Budurwa Suna

Wata mata ta shiga hannu bayan ta caka wa masoyinta kwalba tare da aika shi lahira saboda sabanin da suka samu. Matar, wadda ’ya’yanta uku, ta caka wa saurayin nata mai shekara 44 kwalba ne a wuya da kuma bayansa, wanda ya yi sanadiyar mutuwarsa a garin Benin, Jihar Edo. Takaddamar ta faro ne bayan […]

Continue Reading

Masha Allah – Afakallahu Zaiyi WUFF! Da Rukayya Dawayya

Shugaban Hukumar Tace Fina Finai Na Jihar Kano, Isma’il Na Abba (Afakallahu) Zaiyi WUFF! Da Jaruma Rukayya Dawayya, Tun Kwanakin Baya Muke Jin Kishin Kishin Din Soyayyarsu Inda Ake Cewa Afakallahu Zai Aureta, Yanzun Dai Lamarin Ya Tabbata, Inda Dakanta Ita Rukayya Umar Santa Wacce Akafi Sani Da (Rukayya Dawayya) Tare Da Angon Nata Su […]

Continue Reading

Rahama Sadau ta kuma barota,abunda sukeyi tare ya janyo cece kuce

Wani fefen bidiyo ya bayyana na fitacciyar jarumar Kannywood Rahama Sadau tare da wani mutum yana sumbatar ta. Rahama Sadau din hakan yayi matukar jawo Mata cece kuce musamman ma a shafukan sada zumunta irin su Tiktok da kuma YouTube. Rahama din tana daya daga cikin manyan jigajigan Jaruman Kannywood,ko a kwankin baya da suka […]

Continue Reading

(Abale) ya Angonce da sabuwar Mota wadda babu mai irinta a kaf Kannywood

Fitaccen jarumin nan wanda tauraruwar sa take haskawa Daddy Hikima wanda wasu sukafi sani da suna Abale ko kuma Ojo ya angwance da sabuwar motar shi wadda babu mota mai kirar tashi a kaf cikin masana’antar Kannywood a yayin da ake daf da shiga watan Ramadan mai Alfarma na 2022. Ko a kwanakin baya mun […]

Continue Reading

Na Kwashe Kimanin Shekaru Ashirin Ina Harkar Fim, Yanzu Kuma Lokaci ne daya Kamata Na Koma Wakokin Yabon Manzon Allah S.A.W

Fitacciyar Tsohuwar Jarumar Kannywood Farida Jalal Shahararriyar Jaruma wacce ta kwashe tayi Matukar tashe a Shekarun da dama da suka wuce. Farida Jalal ta samu matsala da hukumar tace Finafinan Hausa ta jahar kano wanda har yayi Sanadiyyar korarta daga Masana’antar tare da ita da wasu sauran jarumai, daga nan kuma ba’a kara jin duriyarta […]

Continue Reading

Rarara- Tirkashi !!! Ambawa Rarara Kyautar Sabon Gida A Abuja bayan Rushe masa gidansa Da Ganduje yayi A Kano

Tirkashi !!! Ambawa Rarara Kyautar Sabon Gida A Abuja bayan Rushe masa gidansa Da Ganduje yayi A Kano A wannan makon ne dai bayan fitar sabuwar wakar rarara dayayi har ake zargin ya zagi ganduje acikin wakar tasa ya kuma kirashi da hankaka nan Kafar sada zumunta ta dau zafi a bangaren guda biyu tsakanin […]

Continue Reading

Allah sarki Kalli hotunan katafaren gidan da gwamna Zulum ya ginawa wata malamar primary mai hazaka

Gwamna Babagana Umara Zulum Ya Kammala gina Gidan Malamar nan ta primary a Jihar Borno Domin Kasancewar ta Mai Kwazo cikin malaman. Za ku iya tunawa da Malamar da suka hadu da Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum a 2020 a wurin aikinta inda gwamnan yaje makarantar da sassafe domin duba halin da makarantar […]

Continue Reading

Innalillahi- yadda Ango ya rasu sa’o’i kadan bayan daurin auren sa

Wani matashin ango mai suna Shehu Lili Kofar Atiku ya rigamu gidan gaskiya sa’o’i ashirin da hudu bayan an daura maaa aure a jihar Sokoto. Wani abokin angon, mai suna Shamsudeen Buratai shine ya tabbatar da aukuwar lamarin. Shafin LIB ya rahoto. Angon ya rasu sa’o’i kadan bayan an daura masa aure A cewar Buratai, an daura […]

Continue Reading