Jiddatul khair chapter 11

Jiddatul khair chapter 11 ๐Ÿ’–๐Ÿ’– Jiddatul Khair๐Ÿ’–๐Ÿ’– By Khaleesat Haiydar๐Ÿ“šโœ๐Ÿป 11โ€ฆ. Mai Anguwa na kallon Iliya dake maxurai yace “Kai yanxu Iliyasu baka da masaniyar inda wannan yarinyar take?” cikin murya irin ta ‘yan da6a yana nuna Hansai yace “Wllh wancan munafukar matar tasan inda take, kuma ni dama daga ita har wancan mutumin banxan […]

Continue Reading

jiddatul khair chapter 10

jiddatul khair chapter 10 ๐Ÿ’–๐Ÿ’– Jiddatul Khair*๐Ÿ’–๐Ÿ’– By khaleesat Haiydar๐Ÿ“šโœ๐Ÿป 10โ€ฆ. Washegari da asuba bayan an idar da sllh Ahmad ya fito rike da karamar jakarsa, dakin Ummansa ya shiga ya gaisheta tace “Da asuba xaka tafi Ahmad?” Yace “Ehh kar nayi missing train din ne” Umma tace “To kun yi da drivern ya xo […]

Continue Reading

Jiddatul khair chapter 9

Jiddatul khair chapter 9 ๐Ÿ’–๐Ÿ’– Jiddatul Khair ๐Ÿ’–๐Ÿ’– By khaleesat Haiydar๐Ÿ“šโœ๐Ÿป 9โ€ฆ.. Abuturrab yayi parking yana bin wajen da kallo ya dau wayarsa yayi dialing number da suka kirasa da shi, yana fara ring mai adaidaitan dake hira da wani me d’an kiosk a wajen ya daga, Abuturrab yace “Ka duba wani bakar mota a […]

Continue Reading

jiddatul khair chapter 8

jiddatul khair chapter 8 ๐Ÿ’–๐Ÿ’– Jiddatul Khair*๐Ÿ’–๐Ÿ’– By Khaleesat Haiydar๐Ÿ“šโœ๐Ÿป 8โ€ฆ.. Hansai ta shiga kame kame tace “Gashi babu ma wajen xama a nan Alhaji, ko xa ka shigo daga ciki a shimfida maka tabarma” Yace “Aa nagode, hakan ya isaโ€ฆ” Tana murmushi tace “Allah sarkiโ€ฆ Da yake jiddar na daurayan kwanuka shine nace ‘yar […]

Continue Reading

Jiddatul khair chapter 7

Jiddatul khair chapter 7 ๐Ÿ’–๐Ÿ’– Jiddatul Khair๐Ÿ’–๐Ÿ’– By khaleesat Haiydar๐Ÿ“šโœ๐Ÿป 7โ€ฆ.. Fitowa Hansai tayi tsakar gida jin ana sallama, ganin aminyarta Zulai ta ce “Aa ashe Zulai ce, shigo daga ciki mana” Zulai tace “Ina ta addu’ar Allah ya sa in sameki wllh” Hansai tayi dariya tace “Ai ko kin ci sa’a, don yanxu haka […]

Continue Reading

Jiddatul khair chapter 5

Jiddatul khair chapter 5 ๐Ÿ’–๐Ÿ’– Jiddatul Khair๐Ÿ’–๐Ÿ’– By Khaleesat Haiydar๐Ÿ“šโœ๐Ÿป 5โ€ฆ.. Alhaji Usman ne xaune parlonsa tare da Hajiya Hauwa, ya ajiye wayar hannunsa yace “Toh ke ya kika ga Madam?” Ummi tace “Aa in dai tana so babu wani matsala daga gareni sai yanda kace” Ya jinjina kai yace “Toh shi Ahmad din ne […]

Continue Reading

Jiddatul khair chapter 4

Jiddatul khair chapter 4 ๐Ÿ’–๐Ÿ’–Jiddatul~Khair๐Ÿ’–๐Ÿ’– By khaleesat Haiydar๐Ÿ“šโœ๐Ÿป 4โ€ฆโ€ฆ Jiddah ce xaune kusa da Abbanta dake kwance tsakar gida saman tabarma da wani pillow da ya yakune, hawan jininsa ne ya tashi tun daren jiya, magunguna ne ajiye daga gefensa wanda da kudin da take tarawa wajen Iyah ta samu ta siyo masa magungunan, ko […]

Continue Reading

Jiddatul khair chapter 3

Jiddatul khair chapter 3 ๐Ÿ’–๐Ÿ’– Jiddatul~ Khair๐Ÿ’–๐Ÿ’– By Khaleesat Haiydar๐Ÿ“šโœ๐Ÿป 3โ€ฆ.. Karfe taran dare Jiddah ta fito tsakar gida ta xauna kan tabarman dake bakin kofar dakinsu, muryar Hansai ne ya kaurade d’an tsakar gidan tana ma mai gidanta isuhu masifan ita ta gaji da ciyar da shi, shi dai yana xaune baya cewa komai […]

Continue Reading

Jiddatul Khair chapter 2

Jiddatul Khair chapter 2 Ina me mika sakon ta’axiya xuwa ga Chamo bisa rashin mahaifinta da tayi, Allah ubangiji ya ji k’an sa ya gafarta masa, ya sa aljanna makoma, ya bada hakurin rashi, mu kuma Allah ubangiji ya kyautata namu Ameeeen๐Ÿ‘๐Ÿป ๐Ÿ’–๐Ÿ’– Jiddatul~khair๐Ÿ’–๐Ÿ’– By khaleesat Haiydar๐Ÿ“šโœ๐Ÿป 2โ€ฆ.. Abuturrab na kwance saman gadon dakinsa yana […]

Continue Reading