Yanzu Yanzu nan Hukumar DSS ta Damke Limamin Masallacin Sheikh Abduljabbar Kabara.

Jaridar Rariya hausa ta ruwaito rahoton cewa Hukumar DSS Ta Kama Limamin Masallacin Abduljabbar Bayan An Gan Shi Yana Zirga-zirga A Kusa Da Kotu Rahotani sun nuna cewa an kama Saifullahi Satatima bayan ganin yana zirga-zirga a kusa da kotu, inda hukumar DSS suke zargin akwai abinda yake kullawa. Saifullahi shine limamin masallacin Abduljabbar na […]

Continue Reading

BIDIYO: Farin Ciki Ya Kashe Wata Baiwar Allah Da Akaje Kaiwa Taimakon Kudin Da Zata Aurar Da Yarta.

BIDIYO: Farin Ciki Ya Kashe Wata Baiwar Allah Da Akaje Kaiwa Taimakon Kudin Da Zata Aurar Da Yarta. Na yi taimako amma ya zame min tashin hankalin da na kasa aiki yau, daga baiwa baiwar Allah kudi ta hadiyi zuciya ta mutu. Na san ba ku manta da wata yarinya da kwanaki rayuwarta ta so […]

Continue Reading

Tofa wata sabuwa bello yabo yayi zazzafan martani zuwa ga bello turji shiga kagani

Abun da wannan labarin ya kunsa shine za kuji yadda malamin nan wato sheikh bello yabo yayi fata fata da wanda basu da gaskiya akan wasu al’amura a wannan lokacin Sheikh Bello Yabo ya yi zazzafan martani ga shahararran dan ta’adda Bello Turji inda yake cewa, Bello Yabo ya yi masa karya da cewa sunyi […]

Continue Reading

Abin Alajabi: Matar Da Ta Haifi Yan Tara Ta Dawo Gida Abinda Ba’a Taba Samu Ba

Abin Alajabi: Matar Da Ta Haifi Yan Tara Ta Dawo Gida Abinda Ba’a Taba Samu Ba Ma’auranta ‘yan kasar Mali, Halima Cissé da mijinta Kader Arby, sun aje tarihin da ba’a taba yi a duniya ba. Jariran Halima Cissé sun karya kundin tarihin duniya na Guinness na mafi yawan yaran da aka haifa a cikin […]

Continue Reading

Suna Ce Masa Dan Ruwa,Amma Dana Ba Dan Ruwa Bane Shima Mutum Ne Kamar Kowa

Labarin wani jaririn yaro da aka haifa a kasar Tanzania, Mahaifiyar shi ta shaidawa “yan jarida tun bayan data haifi yaron take fama da shan tsangwama daga wajen abokan zamanta da kuma ‘,yan uwa da abokanan arziki. Hatta mahaifin yaron sai barinta yayi bayan da yayi ikirarin kawai ta wullar dashi su huta da kuda,sai […]

Continue Reading

Toffa Babbar Magana; Malam Aminu Daurawa Yayi Allah Ya’isa ga Masu Yada Hoton Amaryar Sa Ana Tsakada yi Mata….

Toffa Babbar Magana; Cikin Fushi Malam Yayi Allah Ya’isa Akan Masu Yada Hoton Matar da Zai Aura Mai Suna Haulat Aminu Ishaq. Allahu Akbar Tabbas Ran Malam Aminu Daurawa Babu Shakka Ya Baci Saboda Wasu Bata Gari da Suke Yada Wani Hoton Amaryar Sa Inda Aka Dauki Wannan Hoton Tana Yin Kwalliya a Gidan Su. […]

Continue Reading

Innalillahi Wainna Ilaihi Raji’Un Amaryata Mutu a Daren Farko Ana Tsakada ShanSoyayya da Mijin ta Yanzu….

Toffa Babbar Magana Amarya ta Mutu Daren Farko Ana Tsakada Shan Soyayya Tsakanin ta da Angon ta. Ana tsaka da soyewa a daren farkon wasu ma’aurata, ciwon zuciya ya kashe amarya har lahira Masoyan biyu ‘yan asalin kasar Brazil sun yi aure amma a daren farko amarya ta fara alamun rashin lafiya Bayan ango ya […]

Continue Reading

Innalillahi Kalli Yadda Ya Kama Matarsa Da Kawarta Suna Cin Amanar Mazajen Su

Tirkashi wata sabuwar hanyar sabawa Allah da cin amanar mazaje da yan mata suke amfani da ita. Kamar yadda kuka sani matan zamanin nan da masu aure da wadanda ba haka suke yi ba, cin amanar mazajensu. Ta hanyar aikata muguwar dabi’a da ake kira macce tayi soyayya da yar uwarta macce da yawa mazan […]

Continue Reading

Allah ya yiwa mutumin da yake shirin Angwancewa da matar sa kwanan nan rasuwa a hatsarin mota

A yau ne muka sami labarin wani mutumi wanda Allah ya karbi rayuwar a lokacin da yake shirin zama ango da wata shahararriyar ‘yar kasuwa mai suna Rafeeah Zirkarnain.   Matar da zai aura mai suna Rafeeah Zirkarnain ita ce ta fara wallafa labarina a shafinta na sada zumunta Facebook da misalin karfe bakwai 7:00 […]

Continue Reading

Babu kunya hausawa daku kuna irin wannan bulala ce ta kamaci wannan

Babu kunya hausawa daku kuna irin wannan bulala ce ta kamaci wannan   yanzu yanzu mukaci karo da wani bidiyo mai dauke da abun mamaki wanda duk wanda ya kalli wannan bidiyo babu shakka saiya tofa albarkacin bakinsa ganin abun daya faru a ciki.   wannan bidiyo dai yana dauke da abun mamaki ganin wasu […]

Continue Reading

Duk Kudinka Bazan Aureka Ba Idan Bakada Kyau – Moofy Algaita

Moofy wacce ta shahara wajen fassarar fim din Indiya a kamfanin Algaita, tayi wani martani wanda ya jawo Cece-kuce a shafukan sada zumunta. Hakan yasa duba ga yadda matan yanzu sukayi fice wajen auren masu kudi koda kuwa basu da kyau ko kuma masu yawan shekaraku. Ga dai martanin da ita moffy tayi. Duk Kudinka […]

Continue Reading

BIDIYO: Ni Mutuniyar Kirki Ce Na Aikata Ayyuakan Alkhairi A Rayuwata Amma Har Yanzu Babu Wanda Ya Fito Neman Aurena Rashin Miji Na Damuna- inji Maryam Funtua

BIDIYO: Ni Mutuniyar Kirki Ce Na Aikata Ayyuakan Alkhairi A Rayuwata Amma Har Yanzu Babu Wanda Ya Fito Neman Aurena Rashin Miji Na Damuna- inji Maryam Funtua Wata budurwa mai suna maryam funtua, ta koka kan yadda rashin miji ke damunta duk da kasancewar ta mutuniyar kirki a rayuwa. Kamar yadda aka rawaito cewa, budurwar […]

Continue Reading

Wani Mutum Ya Kashe Matarsa Saboda Ta Gina Makaranta Batare Da Sunanshi Ba.

Wani Mutum Ya Kashe Matarsa Saboda Ta Gina Makaranta Batare Da Sunanshi Ba.   Wani magidanci a Ogun mai suna Segun Omotosho Ebenezer ya lakaɗawa matarsa ​​Bukola duka har lahira saboda ta ki miƙa masa makarantar da ta gina saboda ta saka sunan ta.   A cewar rundunar ƴan sandan jihar Ogun, wanda ake zargin […]

Continue Reading

Wani matasi ya karɓi musulunci a hannun Sheikh Ahmad Sukairaj Dutsin-ma.  “Wani bawan Allah ya karɓi musulunci a garin Dutsinma a ranar Alhamis din data gabata.” “Wani bawan Allah ya karbi addinin islama a hannun Alshaik Ahmad sukairaj shugaban fityanul Islam ta jahar Katsina kuma babban Limamin masallacin juma’a na ƙofa a garin Dutsinma, Bayan […]

Continue Reading

Innalillahi Yadda Wata Amarya Tayiwa Kanta Bidiyo Tana Chanza Kaya

Wata amaryar sabon aure kamar yadda tace tsautsayi ya saka ta yin bidiyo lokacin da take chanza kaya bayan wasu kwanaki taji labarin an ganta a soshiyal midiya tana chanza kaya a cikin wani bidiyo wanda ta dauka da kanta. Wannan amarya ta bayyana tayi wannan bidiyo ne Dan nishadi amma kuma daga baya zamo […]

Continue Reading

Inna Lillahi! Matar nan da Mijinta ya kulle a daki mai suna Sadiya ta koma ga Allah

Matar nan da mijinta ya kulleta a daki me suna sadiya ta rasu. Sedai an tabbatar mijin nata ya shiga hannun jami’an tsaro. Sadiya din labarin ta yayi matukar kada hantar mutane duba da irin zalincin da Mijin nata ya aikata Mata. Daga It’z Kamalancy. Ta tabbata daman dukkan mai rai mamaci ne muna rokon […]

Continue Reading

Asiri Ya toni Murja Ta bayyana cewa Duk Dalolin da Su Mr442 Suke Hoto dasu duk na Bogi ne, N6,000 Kawai ta baro a Hannun su

Asiri Ya toni Murja Ta bayyana cewa Duk Dalolin da Su Mr442 Suke Hoto dasu duk na Bogi ne, N6,000 Kawai ta baro a Hannun su.     Murja Ibrahim Kunya ta Bayyana cewa Duk Dalolinda su Mawaki mr442 suke hoto dasu bana gaskiya bane na bogi ne domin naira dubu shida kawai tasan ta […]

Continue Reading

Dole Kayi Kuka Idan Kakalli Wannan Bidio Iskancin Yayi Yawa Memuke Nufi Ne?

Zaka iya zu bar da hawaye idan har kaga wani iskancin sakamakon Iskancin da yaran hausawa ke aikatawa abun kullin kara gaba yake duniya tazama yadda ta zama dole kesa wasu masifun faruwa wannan iskanci dame yayi kama Kullin kara jan hankalin iyaye ake dole kukara kulawa da yayanku musamman mata saboda tarbiyyar diya mace […]

Continue Reading

Duniya Ina Zaki Damu Yadda Akaje Har Gidansa Aka Sassareshi Har Ya Mutu A Garin Hadejia

Innalillahi wa’ina Ilaihir raji’un yanzunan muka sami labarin yadda akaje har gida aka Sassareshi har ya Mutu a Garin Hadejia kamar yadda aka wallafa a Facebook ‘Inna lillahi wa Inna ilaihir rqji’un A jiya ne wannan bawan Allah wasu masu son zuciya suka bishi har gida suka sassarashi da adaa sakamakon Haka Rai yayi halinsa […]

Continue Reading

Yadda Aka Kama Wani Likita Da Yake Lalata Da Yan Mata Marasa Lafiya

Yan sanda a Nijeriya sun kama wani likita da ake zargin yana yi wa ‘yan mata ciki, yana sayar da jariransu. ‘Yan sanda sun ce sun samu wasu ‘yan mata biyar masu ciki, wadanda shekarunsu suka kama daga sha biyu zuwa sha bakwai, a asibitin likitan dake garin Enugu, a sashen kudu maso gabashin kasar. […]

Continue Reading

Magidanci ya cinnawa ƴaƴan matarsa wuta bayan ta ƙi yarda su yi kwanciyar aure

Wani magidanci ya cinnawa ƴaƴan matar sa guda biyar wuta bayan ta hana shi su yi kwanciyar aure. Magidancin mai suna Ojo Joseph mai shekara 54 a duniya ya aikata wannan aika-aikar ne a jihar Ondo. Lamarin ya auku ne a unguwar Fagun cikin garin Ondo a ranar Lahadi 6 ga watan Oktoɓan 2022 da […]

Continue Reading

Wasu Mata 6 “Yan Daukar Amarya tare da Direban su sun rasu sanadiyar Hadarin Mota

Wasú Mata Shìda Ƴan Ɗaúkar Amàryá Taréda Dírébansú Sún Rasú A Sanadíyar Haɗarín Mótar Da Ya Farú Da Sú A Hanyar Sókótó Zúwa Argúngú A Jìya Ladí Allah Ya Jíkansú. Amìn سامحهم الله DÁGA Real Buroshi Mawaka Sokoto Muna rokon Allah yajikan su yasa sun huta Amin. Ga kadan daga cikin hotunan wadanda suka rasu […]

Continue Reading

Innalillahi wa’inna illaihirra raji’un Ango ya mutu baya kwana 2 da daurin auren shi

  Wani ango da aka bayyana sunan shi da alhaji Kabiru Mai Magani Saminaka ya mutu bayan kwanaki biyu da ɗaura auren sa akan hanyar sa ta dawowa Saminaka. Angon ya mutu sakamakon haɗarin mota Angon ya mutu ne a sakamakon mummunan haɗarin mota da faru dashi a yayin da yake komawa gida Saminaka, ƙaramar […]

Continue Reading

Allahu Akbar Yanzu Yanzu Nan Hadarin Mota Yayi Sanadiyyar Mutuwar Wani Attajiri da Matarsa Hade Yayansa Guda Hudu

Allahu Akbar Yanzu Yanzu Nan Hadarin Mota Yayi Sanadiyyar Mutuwar Wani Attajiri da Matarsa Hade Yayansa Guda Hudu Innalillahi wainna ilaihirrajiun Yanzu Yanzu nan muke samu labarin Mutuwar wani babban Attajiri tare da matarsa hade da yayansu gida hudu, Wannan alamari da ya faru ne akan hanyar su daga bauchi zuwa jahar filato watau jos. […]

Continue Reading

Hattara Jama’a Sabuwar Masifar Data Kunno Kai Wajen Mata Na Mallak

Gareka abin burina kai kadai ne na farkon shiga zuciyata kuma daga kanka na rufe kofa babu wanda zai samu mafaka. Rashin ka acikin rayuwata tamkar rashin ruhine a gareni kuma halartar kabari ya tabbata akaina jikina yana bani kamar yadda kake kai kadai a cikin zuciyata nima haka nike ni kadai a cikin zuciyarka. […]

Continue Reading

Wani uba ya kashe ‘yarsa yar shekara 20 bayan ta cafkar masa mazakuta

Wani uba ya kashe ‘yarsa yar shekara 20 bayan ta cafkar masa mazakuta Rundunar ‘yan sandan jihar Akwa Ibom ta kama wani  mai suna Sunday Etukudo bisa zargin kashe ‘yarsa ‘yar shekara 20 mai suna Ofonmbuk Sunday, kan rashin fahimtar juna a cikin iyali. Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Odiko […]

Continue Reading

Budurwa ta rabu saurayinta bayan kamfanin da yake aiki ya sallameshi bisa satar kudin kamfanin don ya biya mata kudin zuwa Dubai

Budurwa ta rabu saurayinta bayan kamfanin da yake aiki ya sallameshi bisa satar kudin kamfanin don ya biya mata kudin zuwa Dubai Wata budurwa yar Nigeria ta rabu da saurayinta biyo bayam sadaukarwar soyayya da yayi na satar kudin kamfanin da yake  aiki don ya biya mata kudin zuwa dubai hutu wanda yayi sanadiyyar rabu […]

Continue Reading

Yadda Ango Yayi Dawowar Bazata Ya Kama Matarsa Da Babban Abokinsa Suna Cin Amanarsa

Mun samu labarin wani Ango Ya Kama Matarsa ​​A Otel Tare Da Babban Abokinsa Mako Ɗaya Da Auren. Wani Ango ɗan Najeriya da ya yi aure ya kama matarsa ​​tana tsaka da lalata da abokinsa Otal. An ga wani faifan bidiyo da ya ɗauki hankulan mutane inda ya yaɗa matarsa ​​da abokinsa a wani otel […]

Continue Reading

Yadda Aka Kama Kwarton Da Ya Haka Ramin Dake Kaishi Dakin Auren Tsohuwar Budurwarsa Yana Lalata Da Ita

Mijin matar ne ya kama tsohon saurayin bayan da ya tona hanyar shiga gidan ta karkashin kasa daga gidansa ba tare da sanin iyalansa ba. Ana tuhumar mutumin ne da yunkurin yin kwartanci yayin da shiga gidan budurwarsa da aka kada shi a aurenta a gidan mijinta ta hanyar da ya haka a karkashin kasa. […]

Continue Reading

BIDIYO: Wannan Itace Faifan Bidiyon Da Tasa Ganduje Ya Kama Mubarak UniquePikin

Wannan itace Faifan bidiyon Da tasa Ganduje Ya Kama Mubarak UniquePikin Wannan itace Faifan bidiyon tasa Ganduje Ya Kama Mubarak UniquePikin Kamar Yadda Zaku Gani Acikin Wannan Bidiyo, Da Ya Fusata Gwamnan Kano Harma Yakai Ga Yasa An Kama Daya Daga Cikin Jaruman Tiktok Wato Mubarak Unuqie PIkin. Kamar dai Yadda Kowa Ya sani Gwamnatin […]

Continue Reading

Wani Dan Najeriya yayi wuff da wata kyakkyawar baturiya, bidiyon yadda take masa hidima ya dauki hankula

Wani matashi dan Najeriya mai amfani da @kanorsamuel223 a manjajar TikTok ya saka wani bidiyon budurwar sa Baturiya a kafar. Wani bangare na daga cikin bidiyon ya nuna kyakkyawar baturiyar na amfani da tukunyar gas tana soya masa filanten. Ta nuna cewa lallai ita fa taga wurin zama. Matashin ya samu kyakkyawar baturiya Idan da […]

Continue Reading

Innalilahi wa’innailaihi raji’un yanzu muke samun labarin hadarin motar da Alan waka yayi.

Fitaccen mawakin hausa na masana’antar kannywood Aminu Wanda akafi sani da Alan waka, ya bayyana labarin wani mumunan hadarin mota da yariskeshi a jiya talata. Mawakin ya wallafa a shafin sa na Instagram inda yayi godiya ga allah da lamarin ya wada kan abun hawan sa. Aminu Ala ya wallfa hotan motar tasa da kuma […]

Continue Reading

Yadda Budurwa Ta Kashe Saurayinta Saboda Ta Kamashi Da Budurwa Suna

Wata mata ta shiga hannu bayan ta caka wa masoyinta kwalba tare da aika shi lahira saboda sabanin da suka samu. Matar, wadda ’ya’yanta uku, ta caka wa saurayin nata mai shekara 44 kwalba ne a wuya da kuma bayansa, wanda ya yi sanadiyar mutuwarsa a garin Benin, Jihar Edo. Takaddamar ta faro ne bayan […]

Continue Reading

Masha Allah – Afakallahu Zaiyi WUFF! Da Rukayya Dawayya

Shugaban Hukumar Tace Fina Finai Na Jihar Kano, Isma’il Na Abba (Afakallahu) Zaiyi WUFF! Da Jaruma Rukayya Dawayya, Tun Kwanakin Baya Muke Jin Kishin Kishin Din Soyayyarsu Inda Ake Cewa Afakallahu Zai Aureta, Yanzun Dai Lamarin Ya Tabbata, Inda Dakanta Ita Rukayya Umar Santa Wacce Akafi Sani Da (Rukayya Dawayya) Tare Da Angon Nata Su […]

Continue Reading

Na Kwashe Kimanin Shekaru Ashirin Ina Harkar Fim, Yanzu Kuma Lokaci ne daya Kamata Na Koma Wakokin Yabon Manzon Allah S.A.W

Fitacciyar Tsohuwar Jarumar Kannywood Farida Jalal Shahararriyar Jaruma wacce ta kwashe tayi Matukar tashe a Shekarun da dama da suka wuce. Farida Jalal ta samu matsala da hukumar tace Finafinan Hausa ta jahar kano wanda har yayi Sanadiyyar korarta daga Masana’antar tare da ita da wasu sauran jarumai, daga nan kuma ba’a kara jin duriyarta […]

Continue Reading

Rarara- Tirkashi !!! Ambawa Rarara Kyautar Sabon Gida A Abuja bayan Rushe masa gidansa Da Ganduje yayi A Kano

Tirkashi !!! Ambawa Rarara Kyautar Sabon Gida A Abuja bayan Rushe masa gidansa Da Ganduje yayi A Kano A wannan makon ne dai bayan fitar sabuwar wakar rarara dayayi har ake zargin ya zagi ganduje acikin wakar tasa ya kuma kirashi da hankaka nan Kafar sada zumunta ta dau zafi a bangaren guda biyu tsakanin […]

Continue Reading

Allah sarki Kalli hotunan katafaren gidan da gwamna Zulum ya ginawa wata malamar primary mai hazaka

Gwamna Babagana Umara Zulum Ya Kammala gina Gidan Malamar nan ta primary a Jihar Borno Domin Kasancewar ta Mai Kwazo cikin malaman. Za ku iya tunawa da Malamar da suka hadu da Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum a 2020 a wurin aikinta inda gwamnan yaje makarantar da sassafe domin duba halin da makarantar […]

Continue Reading

Innalillahi- yadda Ango ya rasu sa’o’i kadan bayan daurin auren sa

Wani matashin ango mai suna Shehu Lili Kofar Atiku ya rigamu gidan gaskiya sa’o’i ashirin da hudu bayan an daura maaa aure a jihar Sokoto. Wani abokin angon, mai suna Shamsudeen Buratai shine ya tabbatar da aukuwar lamarin. Shafin LIB ya rahoto. Angon ya rasu sa’o’i kadan bayan an daura masa aure A cewar Buratai, an daura […]

Continue Reading

Innalillahi – Yan Bindiga Sun Sace Dattijuya ‘yar Shekara 67 Da ɗanta A Katsina

An sace dattijuwa mai shekaru 67 a jihar Katsina ‘Yan bindiga sun sace dattijuwa mai shekaru 67 tare da danta a karamar hukumar Ingawa ta jihar Katsina. Katsina Post ta samu labari daga majiya mai tushe cewa, wasu ‘yan bindiga da ba a tantance yawansu ba, sun kai hari a garin Ingawa ta jihar Katsina, […]

Continue Reading

Sanyi!!Yin wanka kullum na iya janyo cutuka ga fatar dan Adam, Sabon bincike

Idan ka kasance kana wanka a ko wacce rana, kana yi wa fatarka illa ne maimakon inganta ta. Wani sabon bincike ya bayyana cewa yin wanka a ko wacce rana yana da matsala ga fatar dan Adam, Essence.com ta ruwaito. “Mu na yawaita yin wanka a kasar nan,” cewar wani likitan fata na Boston, Dr Ranella Hirsch. […]

Continue Reading

Rijiyar Da Manzon Allah S.A.W Yace Ayi Masa Wanka Da Ruwanta Bayan Yayi Wafata.

Rijiyar Da Manzon Allah S.A.W Yace Ayi Masa Wanka Da Ruwanta Bayan Yayi Wafata. Kamar Yadda Kuke Gani Wannan Itace Rijyar Da Akewa Lakabi Da Ghars Wadda Fiyayyen Halitta Yace Ayimai Wanka Da Ruwanta Bayan Yayi Wafati. A cewar Fouad Al-Maghmasi, wani mai bincike kan tarihin Madina, rijiyar al-Ghars tana daya daga cikin alamomin Madina […]

Continue Reading

Wata yar Nigeria ta haifi yara uku rigis bayan shekara 14 tana fatan haihuwa

Wata yar Nigeria ta haifi yara uku rigis bayan shekara 14 tana fatan haihuwa A cikin sakon da ta wallafa, matar ta bayyana cewa ba ta da magana saboda bakinta kawai yabo ya kara bayyana cewa farin cikin zama uwa bayan lokaci mai tsawo ba shi da kyau. Ta ce, “Ni na rasa bakin magana, […]

Continue Reading

Allah Yayiwa Maryam Rasuwa Ana Gobe Daurin Auren Ta Innalillahi Wa Inna Ilaihir Raju’un

Innalillahi wa inna ilaihir raju’un Allah Yayiwa Maryam Lawan Rasuwa Ana Gobe Daurin Auren ta. Innalillahi Wa Inna Ilaihit Raju’un, Ta Rasu Ana Gobe Aurenta Bincike ya nuna cewa a gobe ne aka sa ranar auren marigayiya Maryam da angon ta Yunus, a garin Ofa dake Jihar Kwara. Amma yau tace ga garin ku nan […]

Continue Reading

Yadda yarinya yar shekara 11 ta haihu bayan ta dauki cikin tana yar shekara 10

Wata ‘yar shekara 11 ta zama abin kwantance bayan akayi imanin cewa ita ce mafi karancin shekaru da ta haihu a Burtaniya a watan da ya gabata, a cewar wani rahoto da kafar yada labarai ta Burtaniya The Sun ta fitar. Yarinyar ta dauki ciki tana da shekara 10 kuma ta haifi danta bayan sama […]

Continue Reading

Subhanallah: Yadda Aka Kama Saurayi Yana Lalata Da Budurwa A Cikin Kango

Yarinya yar shekara biyar saika samu labari wani yayi mata fyade karshe ma ka samu labarin ta rasa ranta sanadiyar wannan mummunan aiki da akayi da ita. Mun samu wannan rahoto ne a YouTube channel. An samu nasarar tono asirin wasu mutane wanda ake zargin su da lalata rayuwar kananan yara mata da yara yan […]

Continue Reading

Subhanallah: Yadda na haifi yara biyar tare da mahaifina bayan kwashe shekaru yana yi min fyade -Wata mata

Wata mata ta bayyana yadda mahaifinta ya kwashe shekaru yana yi mata fyade ita da kannenta mata. Matar mai suna Aziza Kabibi tace mahaifinta ya fara yi mata fyade da bugunta lokacin da take da shekara 12 a duniya, inda tace tayi fatan dama ba ta zo duniyar nan ba. Shafin LIB ya rahoto.   […]

Continue Reading