DA DUMI-DUMINSA: Ban Janye Takara Na Ba, Kuma Ban Fice Daga Jam’iyyar APC Ba – Bashir Machina

DA DUMI-DUMINSA: Ban Janye Takara Na Ba, Kuma Ban Fice Daga Jam’iyyar APC Ba – Bashir Machinan kawo mani rahoto cewa wasu marasa kishin kasa sun kirkiri wasikar janyewa na saboda batanci.Ina so in bayyana ba shakka cewa wasiƙar da aka ce fitar jabu ce. Ban janye takara na ba kuma ban fice daga jam’iyyata […]

Continue Reading

Ɗan Takarar Gwamnan Zamfara, Dauda Ya Halarci Taron Masu Ruwa Da Tsaki Da Atiku

Ɗan Takarar Gwamnan Zamfara, Dauda Ya Halarci Taron Masu Ruwa Da Tsaki Da Atiku Daga Yunusa Abdullahi Dan takarar gwamnan Jihar Zamfara a ƙarƙashin inuwar jam’iyyar PDP, Dr. Dauda Lawal ya halarci taron masu ruwa da tsaki na yankin Arewa maso Yamma.Taron wanda aka gudanar yau Talata a dakin taro na Bristol dake Kano, ya […]

Continue Reading

Shekarau – Kwankwaso ya yaudare mu NEWS ALL

w Malam Ibrahim Shekarau, ya bayyana yadda Sanata Rabiu Kwankwaso, ya yaudare shi da ma magoya bayansa bayan da ya jawo su zuwa jam’iyya mai kayan marmari ta NNPP a watan Mayu. Shekarau da Kwankwaso dukkansu tsoffin gwamnoni ne a Kano, jiha mafi tashen kasuwanci a Arewa maso Yammacin Najeriya, Leadership ta ruwaito. A yau […]

Continue Reading

Gazawar Buhari ta kashe kasuwar Bola Tinubu – Dino Melaye

Kakakin yaƙin neman zaɓen ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, Dino Melaye, yace rashin taɓuka abin a zo a gani da shugaba Buhari yayi a karagar mulki ya kashe kasuwar ɗan takarar jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, na zama shugaban ƙasa. Buhari ya shafawa Tinubu kashin kaji Dino Melaye, wanda ya […]

Continue Reading