DA DUMI-DUMINSA: Ban Janye Takara Na Ba, Kuma Ban Fice Daga Jam’iyyar APC Ba – Bashir Machinan
kawo mani rahoto cewa wasu marasa kishin kasa sun kirkiri wasikar janyewa na saboda batanci.Ina so in bayyana ba shakka cewa wasiĆ™ar da aka ce fitar jabu ce. Ban janye takara na ba kuma ban fice daga jam’iyyata ba.Na yi mamaki lokacin da na gano cewa wasu mutane sun shirya wani shiri don yaudarar jama’a musamman magoya bayana don su yarda na janye.Bambance-bambancen da ke tsakanin ranakun biyu musamman tsakanin ranar rubuta wasiĆ™ar da ake zargin da ranar da aka karÉ“a ta fallasa gazawar marubutan da rashin isasshen ilimin gudanarwa.Duk da dai muna zargin cewa wannan wasika na iya zama wani labari na karya kuma aikin hannun makiya zaman lafiya ne, amma duk da haka dole ne sakatariyar APC ta kasa ta yi magana a kai tunda tana dauke da tambarin sakatariyar.Don gudun shakku, ban yi murabus ba, ban kuma janye takarara ba, ina APC kuma ba ni da niyyar komawa wata jam’iyya. Zan ci gaba (insha Allahu) burina na zama Sanata a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC).Na riga na umurci lauyoyi na da su sake duba wasikar ta karya kuma su dauki matakan da suka dace a kan masu laif

Leave a Reply