Innalillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un YANZU Yanzu Gobara Tayi Sanadiyar Mutuwar Mata Da Miji Kamar yadda a yanzu haka zamu kawu muku Cikakken Bayani akai.
Innalillahi Wasu Ma’aurata guda Biyu Allah ya karbi Rayuwar su sakamakon wata gobara data tashi acikin gidansu Inda a yanzu haka mutane da yawa sun koka da wannan labarin.
Wadan nan Ma’auratan sun kasance likitoci kamar yadda a yanzu haka Duk Cikin su kowa ya iya Aikin likita domin abinda suka Karanta kenan a yanzu haka ga hoton su ka kalla domin kaga yadda suffar su take.

Kamar yadda a yanzu haka ka Kalli wannan Hotun kasan cewa Wadan nan matan da Mijin sunyi matukar dacewa Inda a yanzu haka kuma mutane da yawa suna fatan al’kairi akan wannan Rasuwar.
A Lokacin da wannan gobarar ta kama anyi Kokarin ceto ransu kamar yadda a an kaisu asibiti domin su Samu Lafiya amma allah ya karbi Rayuwar su Mijin ya Riga amaryar mutuwa ita kuma washe gari itama ta mutu.

Leave a Reply