wani dan Najeriya na zaman
makoki bayan ya rasa ‘ya’yansa guda biyu namiji da mace cikin shekaru uku.
Mahaifin marigayin, Zeeyauhaq Nuhu, a wani sakon da ya wallafa a shafin sada zumunta na yanar gizo yana jimamin rasuwar ‘ya’yansa, ya ce ‘yarsa ta rasu a shekarar 2019, kuma dansa ya rasu ranar Laraba, 26 ga Oktoba, 2022.
Leave a Reply