Wani matashi Ɗan shekara 19 a jahar adamawa ya rubuta Al-Qur’ani mai girma da hannun sa.


Matashin mai suna malam karami dake garin mubi ta jahar adamawa dama ya taba rubuta Al-Qur’ani wannnan shi ne rubutun sa na biyu.
Muna Tayashi murna da addu,ar Allah ya karawa rayuwar sa Albarka Allah yasa mai amfani ne duniya da lahira amin.
Leave a Reply