Yadda wata yarinya yar Faransa mai shekara 14 ta haddace alqur’ani mai girma a cikin wata hudu

Yadda wata yarinya yar Faransa mai shekara 14 ta haddace alqur’ani mai girma a cikin wata hudu

Ita dai wannan yarinya mai shekara sha hudu da haihuwa sunanta Fatima Musa wadda iyayenta faranswane sun turota Nigeria ne domin ta samu ilimin addini.

Yarinya ta zaunane a garin Zairya dake jihar Kaduna inda aka sanyata a wata makarantar islamiyya inda a kullun wannan yarinya mai suna fatima musa ta dinga haddace shafi takwas a kowace rana ta duniya.

Wanda hakan ya bata damar haddace Alqur’anin a wata hudu, tuni da aka gudanar saukar Alqur’anin a makatar da yarinyar tayi sauka,

Allah ya kara basira